IQNA

19:43 - March 31, 2022
Lambar Labari: 3487108

Sayyid Hasan Nasrallah zai gabatar da jawabi dangane da shigowar watan Ramadan

Tehran (IQNA) Babban sakatare na kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon zai gabatar da jawabi ta tashar Al-Manar a ranar Juma'a mai zuwa da karfe 8:30 na dare a kan azumin watan Ramadan.

Sayyid Hasan Nasrallah zai gabatar da jawabi dangane da shigowar watan Ramadan

Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na Al-Ahd cewa, Sayyid Hassan Nasrallah, babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon, zai gabatar da jawabi na addini a ranar Juma’a mai zuwa da karfe 8:30 na dare agogon Lebanon kan azumin watan Ramadan mai alfarma. 

Za a watsa jawabin kai tsaye ta tashar Al-Manar.

 

 

https://iqna.ir/fa/news/4045661

captcha