Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, ofishin tuntubar al’adun kasar Iran a kasar Tanzaniya a wadannan kwanaki ya karbi bakuncin daruruwan matasa masu kishin kasa, wanda kowannen su ta wata fuska yana son nuna bakin cikinsa da juyayin rasuwar shugaban kasar Iran Ayatullah Sayyid Ibrahim Raisi.
Wasu matasa sun karanta suratu Yasin, Qur'ani da Addu'a tare da gabatar da ita ga ruhin shahidai.
Matasan daya daga cikin cibiyoyin karantarwa da koyar da addinin musulunci sun nuna kauna da bakin ciki ta har rera wata waka da suka yi.