iqna

IQNA

matsaloli
IQNA - Wasu koyarwar Alkur'ani kamar kewaye da Allah a kan dukkan al'amura da abubuwan da suke faruwa ga dan'adam, yawancin motsin zuciyar mutane kamar tsoro ko tsananin sha'awa ya kamata a daidaita su da kuma sarrafa su a cikin halayen ɗan adam.
Lambar Labari: 3491016    Ranar Watsawa : 2024/04/20

Washingto (IQNA) Majalisar Wakilan Amurka ta amince da daftarin kudirin yin Allawadai da ‘yar majalisar wakilai ‘yar asalin Falastinu     Rashidah Tlaib, daga Michigan, bisa goyon bayan al’ummar Palasdinu.
Lambar Labari: 3490115    Ranar Watsawa : 2023/11/08

Matsalolin zamantakewar iyali da mafita daga Kur’ani / 1
Tehran (IQNA) Matsala da ake kira abu, kimiyya, da dai sauransu, rashin daidaito a kodayaushe ya sa hasken gidan ma'aurata ke kashewa. A cikin wannan labarin, an ambaci ra'ayin kur'ani game da wannan matsala ta zamantakewa.
Lambar Labari: 3490111    Ranar Watsawa : 2023/11/07

The Guardian ya jaddada a cikin wata makala:
Jaridar Guardian ta kasar Ingila a wata makala ta bayyana cewa Firaministan Indiya ba ruwansa da tashe-tashen hankulan addini a kasarsa, ya kuma jaddada wajabcin tinkarar tsarin nasa.
Lambar Labari: 3489626    Ranar Watsawa : 2023/08/11

Ma'anar kyawawan halaye a cikin Kur'ani / 7
Halin ɗabi'a da ya haifar da ci gaba da nasarar ɗan adam tun lokacin halittar Adamu, yana ci gaba da juya ɗan adam kan tafarkin nasara. Hakuri, wanda daya ne daga cikin kyawawan dabi'u na dan Adam, yana haifar da tsayin daka da alfahari ga wahalhalun rayuwa.
Lambar Labari: 3489353    Ranar Watsawa : 2023/06/21

Dukkan bambance-bambancen da ke tasowa a cikin al'umma sun samo asali ne daga boye hakki; Tabbas wasu suna aikata jerin ayyuka da gangan, amma wasu suna adawa da shi ba da gangan ba kuma saboda jahilci da rashin cikakken bayanin wani lamari.
Lambar Labari: 3489038    Ranar Watsawa : 2023/04/25

Tehran (IQnA) Tare da bude cibiyoyi na musamman guda 538 na koyar da yara kur’ani da kungiyar Azhar ta yi a kauyuka da lungunan kasar Masar, adadin wadannan cibiyoyi ya kai cibiyoyi 1045.
Lambar Labari: 3488366    Ranar Watsawa : 2022/12/20

Tehran (IQNA) Gidauniyar Magada Al'ummar Ikhlas ta kasar Malesiya ta shirya wani taro na yini daya kan batun warware matsaloli n kur'ani na zamani tare da halartar masana daga kasashe da dama na duniya.
Lambar Labari: 3488268    Ranar Watsawa : 2022/12/02

Jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya ce:
Tehran (IQNA) Yayin da yake ishara da shigar da Amurkawa da Saudiyya suka yi a wannan kasa, jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yaman ya ce: Idan har kawancen 'yan ta'adda ya mamaye sauran yankuna, to za su yi abin da ya fi wannan muni, amma duk da kokarin da suke yi, sun kasa cimma burinsu.
Lambar Labari: 3487885    Ranar Watsawa : 2022/09/20

Duk yadda mutum zai iya da karfinsa, shi mutum ne mai rauni a cikinsa, kuma babu ranar da ba ta fama da bala'in halitta ko annoba ta duniya da ta sama, ciki da waje. ’Yan Adam koyaushe suna neman hanyar ceto ko haɗawa da iko don shawo kan matsaloli a cikin irin wannan mawuyacin hali.
Lambar Labari: 3487795    Ranar Watsawa : 2022/09/03

Tehran (IQNA) shugaban majalisar dokokin kasar Iraki ya sanar da rusa majalisar a shirye-shiryen da ake yi na gudanar da zaben kafin wa'adi.
Lambar Labari: 3486398    Ranar Watsawa : 2021/10/07

Tehran (IQNA) Farfesa Richard Bensel ya bayyana cewa, farin jinin da Joe Biden yake da shi tsakanin Amurkawa ya ragu matuka bayan janyewa daga Afghanistan.
Lambar Labari: 3486300    Ranar Watsawa : 2021/09/12

Tehran (IQNA) Faransa tana shirin kwashe sojojinta daga kasar Mali nan da wasu watanni masu zuwa.
Lambar Labari: 3486104    Ranar Watsawa : 2021/07/14

Tehran (IQNA) mabiya addinin musulunci a birnin Birmingham na kasar Burtaniya suna kokarin sulhunta tsakanin jama’a masu sabani a birnin.
Lambar Labari: 3484647    Ranar Watsawa : 2020/03/22

Tsohon Firayi ministan kasar Iraki Nuri Maliki ya bayyana cewa, Isra'ila ita ce tushen dukkanin matsaloli n da ake fama da su a yankin gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3483149    Ranar Watsawa : 2018/11/25

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman taro dangane da cikar shekaru 60 da kafa makarantar musunci ta farko a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3481752    Ranar Watsawa : 2017/07/30

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta yi garrgadin cewa akwai yiwuwar a dakatar da bayar da agajin abinci ga wasu Palastinawa saboda karancin kudi.
Lambar Labari: 3481611    Ranar Watsawa : 2017/06/14

Bangaren kasa da kasa, cibiyar musulmin birnin Bordeaux na kasar Faransa ta dauki nauyin wayar da kan sabbin mulsunta abirnin kan hakikanin muslunci
Lambar Labari: 3481305    Ranar Watsawa : 2017/03/11