Tehran (IQNA) kungiyar dakarun Nujba ta sanar da cewa, fatawar da Ayatollah Sistani ya bayar da c eta fitar da daesh daga Iraki.
Lambar Labari: 3484890 Ranar Watsawa : 2020/06/13
Gwamnatin Saudiyya ta jinjina wa Donald Trump kan abin da ta kira kokarin da yake na wanzar da zaman lafiya a gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3484486 Ranar Watsawa : 2020/02/04
Ministan harkokin wajen ya bayyana cewa shigar da Iran a cikin tattaunawar sulhu a Afghanistan na da matukar muhimamnci.
Lambar Labari: 3484219 Ranar Watsawa : 2019/11/03
Bangaren kasa da kasa, karamin ofishin jakadancin kasar Iran zai dauki nauyin shirya wani taro na kara kusanto da fahimtar juna tsakanin mabiya addinai a Najeriya.
Lambar Labari: 3482822 Ranar Watsawa : 2018/07/10
Bangaren kasa da kasa, bayanai daga kasar Bahrain na cewa an dauki Ayatollah Sheikh Isa Qasem daga asibiti zuwa filin jirgi.
Lambar Labari: 3482817 Ranar Watsawa : 2018/07/09
Bangaren kasa da kasa, an bude zaman taron tattaunawa tsakanin mabiya addinai da aka saukar daga sama a kasar Tunusia a garin Jarba domin yaki da akidar ta'addanci.
Lambar Labari: 3482631 Ranar Watsawa : 2018/05/04
Bangagaren kasa da kasa, musulmin kasar Birtaniya sun nuna alhininsu dangane da harin da ta’addancin da aka kai a birnin tare da kashe jama’a.
Lambar Labari: 3481546 Ranar Watsawa : 2017/05/24