Tehran (IQNA) Kungiyar malaman musulmi ta lardin Diyala da ke gabashin kasar Iraki ta aike da sako ga Massoud Barzani, shugaban jam'iyyar Kurdistan Democratic Party ta Iraki, inda ta bukace shi da ya kori 'yan kungiyar Mossad daga yankin Kurdawa nan take a yau 17 ga watan Maris.
Lambar Labari: 3487070 Ranar Watsawa : 2022/03/18
Tehran (IQNA) Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC ta yi maraba da sanarwar da Majalisar Dinkin Duniya ta fitar na gudanar da tattaunawa tsakanin bangarorin siyasar Sudan.
Lambar Labari: 3486801 Ranar Watsawa : 2022/01/10
Tehran (IQNA) Masu rajin kare hakkin Musulmi a Najeriya sun bayyana fatan ganin an kawo karshen tashe-tashen hankula a cikin sabuwar shekara.
Lambar Labari: 3486768 Ranar Watsawa : 2022/01/01
Tehran (IQNA) Ahmed al-Tayyib, Sheikh al-Azhar, ya wallafa a shafinsa na Twitter yana taya kiristoci a fadin duniya murnar Kirsimeti da kuma shiga sabuwar shekara.
Lambar Labari: 3486762 Ranar Watsawa : 2021/12/31
Tehran (IQNA) Sayyid Nasrullah ya bayyana cewa, yunkurin da Saudiyya ke yi domin ganin ta haifar da yakin basasa a cikin kasar Lebanon ba zai taba yin nasara ba.
Lambar Labari: 3486545 Ranar Watsawa : 2021/11/12
Tehran (IQNA) Abdollahian, ya bayyana halin da kasar Afghanistan ta tsunduma da cewa hakan sakamako ne shishigin kasashen waje.
Lambar Labari: 3486486 Ranar Watsawa : 2021/10/28
Tehran (IQNA) an bude taron makon hadin kan musulmi karo na 35 da aka saba gudanarwa a kowace shekara a kasar Iran.
Lambar Labari: 3486446 Ranar Watsawa : 2021/10/19
Tehran (IQNA) Kungiyar Taliban a Afghanistan ta sanar da kafa sabuwar gwamnati a wannan Talata.
Lambar Labari: 3486286 Ranar Watsawa : 2021/09/08
Tehran (IQNA) Antonio Guterres ya bayyana bukatar yin aiki da Iran domin tabbatar zaman lafiya da tsaro da ci gaba mai daurewa.
Lambar Labari: 3486259 Ranar Watsawa : 2021/09/01
Tehran (IQNA) wani malamin addinin kirista a Najeriya ya gina wa musulmi masallaci a wani kauye da ke kusa da birnin Abuja.
Lambar Labari: 3486246 Ranar Watsawa : 2021/08/27
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Gambia ta sanar da ranar Ashura a matsayin ranar hutu a hukumance a fadin kasar.
Lambar Labari: 3486199 Ranar Watsawa : 2021/08/13
Zarif ya ce Iran za ta ci gaba da taimakawa domin ganin an samu sulhu da fahimtar juna a tsakanin dukkanin bangarorin al'ummar Afghanistan.
Lambar Labari: 3486085 Ranar Watsawa : 2021/07/08
Tehran (IQNA) ana ci gaba da yin tir da farmakin da jami’an tsaron Isra’ila suka kaddamar kan masallacin Quds.
Lambar Labari: 3485891 Ranar Watsawa : 2021/05/08
Tehran (IQNA) Sheikh Sulaiman Indirankuwa babban malami mai bayar da fatawa ga musulmin kasar Uganda ya sanar da yin murabus daga kan mukaminsa.
Lambar Labari: 3485787 Ranar Watsawa : 2021/04/06
Mohammad Hussain Hassani:
Tehran (IQNA) Mohammad Hussain Hassani shugaban cibiyar ayyukan kur’ani ta Iran ya jaddada wajabcin yin aiki domin samun zaman lafiya da fahimtar juna tsakanin al’ummomin duniya.
Lambar Labari: 3485750 Ranar Watsawa : 2021/03/17
Tehran (IQNA) gwamnan jihar Oyo a tarayyar Najeriya ya sanar da cewa za a saka ranakun hutu na musulunci a cikin kalandar jihar.
Lambar Labari: 3485689 Ranar Watsawa : 2021/02/25
Tehran (IQNA) wata majami’ar mabiya addinin kirista a garin Deton na jihar Texas, ta tattara taimakon kudade kimanin dala dubu 50 domin gyara wani masallaci a garin.
Lambar Labari: 3485677 Ranar Watsawa : 2021/02/21
Tehran (IQNA) shugaban kasar Iran Dr. Hassan Rauhani ya aike da sakon taya murna ga shugabannin kasashe daban-daban kan zagayowar lokain haihuwar annabi Isa (AS).
Lambar Labari: 3485490 Ranar Watsawa : 2020/12/25
Tehran (IQNA) Trump ya bayyana cewa yana da kyakkyawan zaton cewa Saudiyya za ta kulla alaka da gwamnatin Isra’ila.
Lambar Labari: 3485109 Ranar Watsawa : 2020/08/21
Tehran (IQNA) babban malamin mabiya addinin kirista a kasar Mali ya jaddada wajabcin zaman lafiya a tsakanin al’ummar kasar baki daya.
Lambar Labari: 3484949 Ranar Watsawa : 2020/07/03