A Cikin Sakon Shugaban Kasa Na Sabuwar shekara:
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kasar Iran ya taya mabiya addinin Kirista murnar tunawa da zagayowar ranar haihuwar Annabi Isa dan Maryam {a.s} da ma dukkanin mabiya addinai da suka zo daga wajen Allah Madaukaki.
Lambar Labari: 3482233 Ranar Watsawa : 2017/12/25