Bangaren kasa da kasa, A yau ne al'ummar kasar Iran ke gudanar da bukukuwan cika shekaru 38 da samun nasarar juyin juya halin mulsunci a karkashin jagorancin marigayi Imam Khomenei, wanda ya yi sanadiyyar kawo karshen mulkin fir'aunanci da kama karya a kasar a karkashin masarautar kasar.
Lambar Labari: 3481218 Ranar Watsawa : 2017/02/10
Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Masar a yau 18/1/2017 ya sake bude cibiyar adana kayan tarihi ta birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3481147 Ranar Watsawa : 2017/01/18
Bangaren siyasa, Hojjatol Islam Sayyid Ahmad Khatami limamin da ya jagoranci sallar Jumma'a a birnin Tehran a yau, ya ce Amurca da Britania sune a gaba gaba wajen goyon bayan ta'asan da Saudia da kawayenta suke aikatwa a Yemen.
Lambar Labari: 3480857 Ranar Watsawa : 2016/10/15