Bangaren kasa da kasa, cibiyar da ke kula da hubbaren Imam Husain a Karbala ta fitar da wani littafi mai taken sulhu da yaki a cikin kur’ani.
Lambar Labari: 3481237 Ranar Watsawa : 2017/02/17
Bangaren kasa da kasa, an tarjama wani littafi wanda ya kunshi bayanan jagora Ayatollah Ozma Sayyid Ali Khameni (DZ)a cikin harshen larabaci a Iraki.
Lambar Labari: 3480880 Ranar Watsawa : 2016/10/24