Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Mauritania ta bullo da shirin karatun kur’ani domin rokon Allah ya kawo karshen korona.
Lambar Labari: 3485456 Ranar Watsawa : 2020/12/13
Tehran (IQNA) Mabiya Sheikh Zakzaky suna gudanar da tattakin arbaeen a wasu yankunan na Najeriya domin raya ranar arbain.
Lambar Labari: 3485254 Ranar Watsawa : 2020/10/07
Tehran (IQNA) kwamitin kula da harkokin masallacin Quds ya sanar da cewa za a bude masallacin bayan karamar salla.
Lambar Labari: 3484813 Ranar Watsawa : 2020/05/19
Tehran (IQNA) hukumar lafiya ta duniya ta ce ana sa ran samun ci gaba cikin sauri kan batun samun maganin corona a cikin wannan mako.
Lambar Labari: 3484684 Ranar Watsawa : 2020/04/06