A ranar Litinin 6 ga watan Afrilu ne za a fara gasar nakasassu karo na goma a watan Ramadan, tare da halartar makaranta 463 da za a dauki tsawon makonni biyu ana yi.
Lambar Labari: 3487112 Ranar Watsawa : 2022/04/01
Tehran (IQNA) An yi wa ministan harkokin addini na kasar Tunisiya bayani kan yadda aka buga cikakken kur'ani mai tsarki na farko na makafi.
Lambar Labari: 3486911 Ranar Watsawa : 2022/02/05
Tehran (IQNA) Akwai wurare da cibiyoyi na tarihin addini gami tsoffin masallatai a cikin kasashen Afirka
Lambar Labari: 3486503 Ranar Watsawa : 2021/11/02
Tehran (IQNA) an sanya masallacin Cambriege a cikin jerin muhimman wurare da aka yi amfani da fasaha ta musamman wajen gina su a Burtaniya.
Lambar Labari: 3486296 Ranar Watsawa : 2021/09/11
Tehran (IQNA) cibiyar Hikmat wata cibiya ce ta ilimi wadda ta hada bangarori da suka hada da Jami'oi na Iran da sauran bangarori na ilimi a duniya.
Lambar Labari: 3486096 Ranar Watsawa : 2021/07/11
Tehran (IQNA) taron wakilan cibiyoyi n kur'ani na shekarar 1400 hijira shamsiyya.
Lambar Labari: 3485780 Ranar Watsawa : 2021/04/04
Tehran (IQNA) mahukuntan kasar Masar sun sanar da matakai da za a dauka a cikin watan azumi domin kaucewa yaduwar cutar corona.
Lambar Labari: 3485776 Ranar Watsawa : 2021/04/02
Tehran (IQNA) za a gina manyan ciyoyin musulunci guda 10 a kasar Saliyo
Lambar Labari: 3485767 Ranar Watsawa : 2021/03/27
Tehran (IQNA) kungiyar ‘yan ta’adda ta Daesh tana yin amfani da makarantun kur’ani a kasar Aljeriya yada akidunta.
Lambar Labari: 3485058 Ranar Watsawa : 2020/08/05
Tehran (IQNA) kungiyoyi da cibiyoyi 200 daga kasashe 30 sun nuna goyon bayansu ga Aqsa.
Lambar Labari: 3484858 Ranar Watsawa : 2020/06/03
Bangaren kasa da kasa, mahukunta a kasar Mauritaniya sun rufe wasu cibiyoyi masu alaka da kungiyar 'yan uwa musulmi a kasar Maurianiya biyo bayan wani gangami da kungiyoyin masu kishin islama suka yi a kasar wanda aka ce ya gudana babu izini.
Lambar Labari: 1385551 Ranar Watsawa : 2014/03/10