iqna

IQNA

Tehran (IQNA) Wasu ‘yan’uwa uku ‘yan kasar Masar maza da mata a lardin Damietta na kasar Masar sun yi nasarar haddar kur’ani mai tsarki da karatuttuka daban-daban.
Lambar Labari: 3487789    Ranar Watsawa : 2022/09/02

Tehran (IQNA) Kungiyar "Bait al-Qur'an" ta kasar Kuwait ta samu rajista a hukumance ta hanyar wani umarni na ministan harkokin zamantakewa na kasar.
Lambar Labari: 3487728    Ranar Watsawa : 2022/08/22

Tehran (IQNA) A ranar Juma'a, 15 ga watan Yuli, 'yan kasar Jordan sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da rufe wasu cibiyoyi n haddar kur'ani mai tsarki, tare da neman a tsige ministar kula da kyauta ta kasar.
Lambar Labari: 3487552    Ranar Watsawa : 2022/07/16

Tehran (IQNA) Labarin da aka samu daga kafafen yada labaran kasar Jordan na nuni da rufe cibiyoyi n kur'ani 68 da gwamnatin kasar ta yi.
Lambar Labari: 3487543    Ranar Watsawa : 2022/07/13

Tehran (IQNA) Kamfanin dillancin labaran AFP ya bayar da rahoton cewa, a cikin wani rahoto da ta fitar, kamfanin dillancin labaran AFP ya bayar da rahoton cewa, wata makarantar Islamiyya a kasar Indonesiya, inda take koyar da yara kurame haddar kur'ani da harshen larabci.
Lambar Labari: 3487514    Ranar Watsawa : 2022/07/06

Tehran (IQNA) An girka tutar Haramin Hosseini a bangaren cibiyoyi da cibiyoyi na baje kolin kur'ani mai tsarki na kasa da kasa karo na 29.
Lambar Labari: 3487196    Ranar Watsawa : 2022/04/20

Tehran (IQNA) A cikin 'yan lokutan baya-bayan nan dai zaman doya da manja sai kara tsananta yake yi tsakanin shugaban Tunisia da kuam jam'iyyar Ennahda ta masu kishin Islama, musamman tun bayan dakatar da aikin majalisa wadda Ennahda ta mamaye mafi yawan kujerunta, da kuma rusa majalisar baki daya da shugaban ya yi a baya-bayan nan.
Lambar Labari: 3487179    Ranar Watsawa : 2022/04/17

Tehran (IQNA) A shekara ta tara a jere kungiyar Saed a kasar Siriya na kokarin ganin an rage wasu matsalolin da yaki ya daidaita a cikin watan Ramadan ta hanyar shirya buda baki ga masu azumi.
Lambar Labari: 3487134    Ranar Watsawa : 2022/04/06

A ranar Litinin 6 ga watan Afrilu ne za a fara gasar nakasassu karo na goma a watan Ramadan, tare da halartar makaranta 463 da za a dauki tsawon makonni biyu ana yi.
Lambar Labari: 3487112    Ranar Watsawa : 2022/04/01

Tehran (IQNA) An yi wa ministan harkokin addini na kasar Tunisiya bayani kan yadda aka buga cikakken kur'ani mai tsarki na farko na makafi.
Lambar Labari: 3486911    Ranar Watsawa : 2022/02/05

Tehran (IQNA) Akwai wurare da cibiyoyi na tarihin addini gami tsoffin masallatai a cikin kasashen Afirka
Lambar Labari: 3486503    Ranar Watsawa : 2021/11/02

Tehran (IQNA) an sanya masallacin Cambriege a cikin jerin muhimman wurare da aka yi amfani da fasaha ta musamman wajen gina su a Burtaniya.
Lambar Labari: 3486296    Ranar Watsawa : 2021/09/11

Tehran (IQNA) cibiyar Hikmat wata cibiya ce ta ilimi wadda ta hada bangarori da suka hada da Jami'oi na Iran da sauran bangarori na ilimi a duniya.
Lambar Labari: 3486096    Ranar Watsawa : 2021/07/11

Tehran (IQNA) taron wakilan cibiyoyi n kur'ani na shekarar 1400 hijira shamsiyya.
Lambar Labari: 3485780    Ranar Watsawa : 2021/04/04

Tehran (IQNA) mahukuntan kasar Masar sun sanar da matakai da za a dauka a cikin watan azumi domin kaucewa yaduwar cutar corona.
Lambar Labari: 3485776    Ranar Watsawa : 2021/04/02

Tehran (IQNA) za a gina manyan ciyoyin musulunci guda 10 a kasar Saliyo
Lambar Labari: 3485767    Ranar Watsawa : 2021/03/27

Tehran (IQNA) kungiyar ‘yan ta’adda ta Daesh tana yin amfani da makarantun kur’ani a kasar Aljeriya yada akidunta.
Lambar Labari: 3485058    Ranar Watsawa : 2020/08/05

Tehran (IQNA) kungiyoyi da cibiyoyi 200 daga kasashe 30 sun nuna goyon bayansu ga Aqsa.
Lambar Labari: 3484858    Ranar Watsawa : 2020/06/03

Bangaren kasa da kasa, mahukunta a kasar Mauritaniya sun rufe wasu cibiyoyi masu alaka da kungiyar 'yan uwa musulmi a kasar Maurianiya biyo bayan wani gangami da kungiyoyin masu kishin islama suka yi a kasar wanda aka ce ya gudana babu izini.
Lambar Labari: 1385551    Ranar Watsawa : 2014/03/10