iqna

IQNA

Tehran (IQNA) bangarorin siyasar Iraki da dakarun sa kai na kasar sun bukaci kasashen turai da suka daga totocin masu auren jinsi da su bar kasar.
Lambar Labari: 3484810    Ranar Watsawa : 2020/05/18

Tehran (IQNA) kwamitin yaki da nuna wariya na kasashen turai ya yi gargadi kan karuwar nuna kyama ga musulmi a cikin kasashen nahiyar turai.
Lambar Labari: 3484568    Ranar Watsawa : 2020/02/28

Bangaren kasa da kasa, Antonio Guterres babban sakaraeen UN ya yi tir da harin da aka kai kan  masallaci a Burkina Faso.
Lambar Labari: 3484150    Ranar Watsawa : 2019/10/13

Bangaren kasa da kasa, kasashen Jamus, Birtaniya, Faransa, Italiya da Spain sun yi watsi da shirin  Netanyahu.
Lambar Labari: 3484047    Ranar Watsawa : 2019/09/13

Bangaren kasa da kasa, kayayyakin Halal da ake sayarwa  a kasashen turai na samun karbuwa daga al’ummomin kasashen.
Lambar Labari: 3483016    Ranar Watsawa : 2018/09/27

Bangaren kasa da kasa, ana gudanar da tarukan zagayowar lokacin shahadar Imam Sadiq (AS) a kasashen turai turai daban-daban.
Lambar Labari: 3481717    Ranar Watsawa : 2017/07/20

Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun banka wa babbar cibiyar musulmi da ke birnin Stockholm na Sweden wuta.
Lambar Labari: 3481456    Ranar Watsawa : 2017/05/01

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani zaman taro domin yin dubi a kan manhajar karatu na makarantun musulmia cikin nahiyar turai tare da halartar wakilai daga Faransa, Italiya, Spain da kuma Holland.
Lambar Labari: 3481353    Ranar Watsawa : 2017/03/28

Bangaren kasa da kasa, cibiyar al’adun muslunci ta birnin London wadda kasar Saudiyya ke daukar nauyinta ta gudanar da wani shirin yada wahabiyanci da sunan tafsirin kur’ani.
Lambar Labari: 3481301    Ranar Watsawa : 2017/03/10

Bangaren kasa da kasa, wasu mata a garin Fort McMurray na kasar Canada sun nuna goyon bayansu ga mata msulmi da ake takura mawa saboda saka hijabi.
Lambar Labari: 3481255    Ranar Watsawa : 2017/02/23

Bangaren kasa da kasa, kungiyar ta’addanci ta Daesh ta yi barazanar cewa za ta yi kisan kiyashi a kan jama’a a kasashe daban-daban a lokacin bukuwan sabuwar shekara.
Lambar Labari: 3481082    Ranar Watsawa : 2016/12/30

Bangaren kasa da kasa, wata kotu a Landan ta yanke hukuncin daurin watanni 8 a wasu mutane biyu, saboda jefa naman alade da suka yia kan masallacin Rahman da ke birnin.
Lambar Labari: 3480905    Ranar Watsawa : 2016/11/03