iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron Isra’ila sun kame Falastinawa a yankuna daban-daban da ke kusa da birnin Quds a yau.
Lambar Labari: 3483395    Ranar Watsawa : 2019/02/22

Kungiyar gwagwarmar Falastinawa ta Hamas ta yi watsi da shawarar da Amurka ta gabatar kan yadda za a kafa kasar Palastine, inda hakan zai takaita ne kawai da yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3483247    Ranar Watsawa : 2018/12/24

Bangaren kasa da kasa, tun daga lokacin da Trump ya shelanta birnin Qods a matsayin babban birnin Isra’ila ya zuwa yanzu Falastinawa 316 ne suka yi shahada.
Lambar Labari: 3483090    Ranar Watsawa : 2018/11/01

Bangaren kasa da kasa, sakamakon killacewar da Isra’ila take yi wa yankin zirin Gaza ana fama da matsalar karancin magungunan ciwon daji.
Lambar Labari: 3482888    Ranar Watsawa : 2018/08/13

Bangaren kasa da kasa, dakarun Gwagwarmayar Palastiwa sun mayar da martani kan hare-haren da jiragen yakin Sahayuna suka yankin zirin gaza , daga daren jiya laraba zuwa wayewar yau alhamis, sun harba rokoki fiye da dari biyu zuwa yankunan yahudawa 'yan kama wuri zauna dake kudancin Palastinu.
Lambar Labari: 3482881    Ranar Watsawa : 2018/08/10

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta yi gargadi dangane da hadarin da ke tattare da rufe mashigar Karem Abu Salim a Gaza da Isra’ila ta yi.
Lambar Labari: 3482825    Ranar Watsawa : 2018/07/11

Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da kisan kiyashin da haramtacciyar kasar Isra’ila take yi kan Falastinawa a watannin baya-bayan nan mutane 132 ne suka yi shahada.
Lambar Labari: 3482785    Ranar Watsawa : 2018/06/24

Bangaren kasa da kasa, ministan yakin haramtacciyar kasar Isra'ial ya ce ba yarda a shigar da gawar Fadi Batash a cikin Gaza ba.
Lambar Labari: 3482593    Ranar Watsawa : 2018/04/22

Bangaren kasa da kasa, Rahotanni daga Palastinu sun ce akalla Palastinawa 4 aka tabbatar da cewa sun yi shahada a yankin Zirin Gaza sakamakon harbinsu da harsasan bindiga sojojin yahudawan Isra'ila suka yi.
Lambar Labari: 3482590    Ranar Watsawa : 2018/04/20

Bangaren kasa da kasa, soojojin yahudawan Isra’ila sun harbe wani bafalastine har lahira a kusa da iyakokin Gaza da yankunan palastinawa da Isra’ila ta mamaye, a ci gaba da murkushe yunkurin falastinawa na nuna rashin amincewa da mamaye musu kasa.
Lambar Labari: 3482563    Ranar Watsawa : 2018/04/13

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen larabawa ta sanar da dage zaman da ta shirya na gudanarwa na gagagwa domin tattauna batun harin Isra'ila a Gaza.
Lambar Labari: 3482533    Ranar Watsawa : 2018/04/02

Bangaren kasa da kasa, a yau dubban Palastinawa suka gudanar da gangamin ranar kasa karo na arba’in da biyu.
Lambar Labari: 3482525    Ranar Watsawa : 2018/03/30

Bangaren kasa da kasa, an kammala wani shirin kur’ani mai tsarki na tafsiri da aka gabatar a radiyon kur’ani na Gaza a cikin shiri 600.
Lambar Labari: 3482480    Ranar Watsawa : 2018/03/16

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zama a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya kan halin da ae yanin Zirin Gaza.
Lambar Labari: 3482395    Ranar Watsawa : 2018/02/14

Bangaren kasa da kasa, jiragen yakin haramtacciyar kasar Isra’ila sun kai hari a kan wasu yankuna acikin yankin zirin gaza .
Lambar Labari: 3481652    Ranar Watsawa : 2017/06/28

Bangaren kasa da kasa, Dakarun Izzuddin Qssam reshen soji na kungiyar Hamas sun tsaurara matakan tsaroa yankin Zirin gaza baki daya, bayan kisan babban kwamandansu a bangaren ayyukan soji Mazin Fuqaha.
Lambar Labari: 3481369    Ranar Watsawa : 2017/04/02

Bangaren kasa da kasa, haramtacciyar kasar Isra’ila ta haramta wa dubban mutane daga Gaza halartar sallar juma’a a birnin Quds.
Lambar Labari: 3480930    Ranar Watsawa : 2016/11/11

Bangaren kasa da kasa, jami’an huldar diflomasiyya na kasashen tarayyar turai sun bukaci a kawo karshen killace yankin zirin gaza da Isra’ila ke yi.
Lambar Labari: 3480922    Ranar Watsawa : 2016/11/09

Bangaren kasa da kasa, an nuna wani film da aka shirya danagne day akin yankin Gaza da ya gabata wanda aka gudanar a birnin Madrid na kasar Spain.
Lambar Labari: 2618813    Ranar Watsawa : 2014/12/15

Bangaren kasa da kasa, kungiyar majalisun dokokin kasashen musulmi za ta gudanar da wani zama dangane da palastinu a birnin Khartum fadar mulkin kasar Sudan domin tattauna halin da ake ciki bayan kawo karshen yaki.
Lambar Labari: 1445634    Ranar Watsawa : 2014/09/01