gaza - Shafi 12

IQNA

Bangaren kasa da kasa, babban sakatare kungiyar Hizbullah a Lebanon ya bayyana cewa farfagandar yaki kan Lebanon da cewa yaki ne na kwakwalwa.
Lambar Labari: 3483597   Ranar Watsawa : 2019/05/02

A daren jiya jami'an sahayuniyya sun bindige wani matashin Bapalastine a gabashin zirin Gaza
Lambar Labari: 3483488   Ranar Watsawa : 2019/03/24

Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron Isra’ila sun kame Falastinawa a yankuna daban-daban da ke kusa da birnin Quds a yau.
Lambar Labari: 3483395   Ranar Watsawa : 2019/02/22

Kungiyar gwagwarmar Falastinawa ta Hamas ta yi watsi da shawarar da Amurka ta gabatar kan yadda za a kafa kasar Palastine, inda hakan zai takaita ne kawai da yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3483247   Ranar Watsawa : 2018/12/24

Bangaren kasa da kasa, tun daga lokacin da Trump ya shelanta birnin Qods a matsayin babban birnin Isra’ila ya zuwa yanzu Falastinawa 316 ne suka yi shahada.
Lambar Labari: 3483090   Ranar Watsawa : 2018/11/01

Bangaren kasa da kasa, sakamakon killacewar da Isra’ila take yi wa yankin zirin Gaza ana fama da matsalar karancin magungunan ciwon daji.
Lambar Labari: 3482888   Ranar Watsawa : 2018/08/13

Bangaren kasa da kasa, dakarun Gwagwarmayar Palastiwa sun mayar da martani kan hare-haren da jiragen yakin Sahayuna suka yankin zirin gaza, daga daren jiya laraba zuwa wayewar yau alhamis, sun harba rokoki fiye da dari biyu zuwa yankunan yahudawa 'yan kama wuri zauna dake kudancin Palastinu.
Lambar Labari: 3482881   Ranar Watsawa : 2018/08/10

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta yi gargadi dangane da hadarin da ke tattare da rufe mashigar Karem Abu Salim a Gaza da Isra’ila ta yi.
Lambar Labari: 3482825   Ranar Watsawa : 2018/07/11

Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da kisan kiyashin da haramtacciyar kasar Isra’ila take yi kan Falastinawa a watannin baya-bayan nan mutane 132 ne suka yi shahada.
Lambar Labari: 3482785   Ranar Watsawa : 2018/06/24

Bangaren kasa da kasa, ministan yakin haramtacciyar kasar Isra'ial ya ce ba yarda a shigar da gawar Fadi Batash a cikin Gaza ba.
Lambar Labari: 3482593   Ranar Watsawa : 2018/04/22

Bangaren kasa da kasa, Rahotanni daga Palastinu sun ce akalla Palastinawa 4 aka tabbatar da cewa sun yi shahada a yankin Zirin Gaza sakamakon harbinsu da harsasan bindiga sojojin yahudawan Isra'ila suka yi.
Lambar Labari: 3482590   Ranar Watsawa : 2018/04/20

Bangaren kasa da kasa, soojojin yahudawan Isra’ila sun harbe wani bafalastine har lahira a kusa da iyakokin Gaza da yankunan palastinawa da Isra’ila ta mamaye, a ci gaba da murkushe yunkurin falastinawa na nuna rashin amincewa da mamaye musu kasa.
Lambar Labari: 3482563   Ranar Watsawa : 2018/04/13

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen larabawa ta sanar da dage zaman da ta shirya na gudanarwa na gagagwa domin tattauna batun harin Isra'ila a Gaza.
Lambar Labari: 3482533   Ranar Watsawa : 2018/04/02

Bangaren kasa da kasa, a yau dubban Palastinawa suka gudanar da gangamin ranar kasa karo na arba’in da biyu.
Lambar Labari: 3482525   Ranar Watsawa : 2018/03/30

Bangaren kasa da kasa, an kammala wani shirin kur’ani mai tsarki na tafsiri da aka gabatar a radiyon kur’ani na Gaza a cikin shiri 600.
Lambar Labari: 3482480   Ranar Watsawa : 2018/03/16

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zama a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya kan halin da ae yanin Zirin Gaza.
Lambar Labari: 3482395   Ranar Watsawa : 2018/02/14

Bangaren kasa da kasa, jiragen yakin haramtacciyar kasar Isra’ila sun kai hari a kan wasu yankuna acikin yankin zirin gaza.
Lambar Labari: 3481652   Ranar Watsawa : 2017/06/28

Bangaren kasa da kasa, Dakarun Izzuddin Qssam reshen soji na kungiyar Hamas sun tsaurara matakan tsaroa yankin Zirin gaza baki daya, bayan kisan babban kwamandansu a bangaren ayyukan soji Mazin Fuqaha.
Lambar Labari: 3481369   Ranar Watsawa : 2017/04/02

Bangaren kasa da kasa, haramtacciyar kasar Isra’ila ta haramta wa dubban mutane daga Gaza halartar sallar juma’a a birnin Quds.
Lambar Labari: 3480930   Ranar Watsawa : 2016/11/11

Bangaren kasa da kasa, jami’an huldar diflomasiyya na kasashen tarayyar turai sun bukaci a kawo karshen killace yankin zirin gaza da Isra’ila ke yi.
Lambar Labari: 3480922   Ranar Watsawa : 2016/11/09