IQNA - Hamidreza Ahmadiwafa, daya daga cikin makarancin kur'ani na kasa da kasa dan kasar Iran, ya karanta aya ta 6 zuwa ta 13 a cikin surar “Saf” mai albarka a lokacin ayarin kur’ani mai suna “Shahidan Juriya”.
Lambar Labari: 3492234 Ranar Watsawa : 2024/11/19
Tehran (IQNA) a jiya ne Allah ya yi wa sheikh Nurain Muhamma Sadiq fitaccen makarancin kur’ani dan kasar Sudan rasuwa.
Lambar Labari: 3485343 Ranar Watsawa : 2020/11/07