makarantu - Shafi 4

IQNA

Bangaren kasa da kasa, Musulmi garin Yangun na kasar Myanmar a yammacin jiya Laraba sun gudanar da gangami domin nuna rashin amincewarsu da matakin da gwamnatin kasar ta dauka na rufe musu makarantu .
Lambar Labari: 3481571    Ranar Watsawa : 2017/06/01

Bangaren kasa da kasa, cibiyar bayar da fatawar musulunci a kasar Masar ta yi kakkausar suka da yin Allawadai kan keta alfarmar kur'ani mai tsarki a jami'ar Ontarioa ta kasar Canada.
Lambar Labari: 3481376    Ranar Watsawa : 2017/04/04

Bangaren kasa da kasa, daya daga cikin makarantu n jahar Carolina ta kudu a kasar Amurka ta sanar da cewa za ta koyar da addinin muslunci ga dalibai.
Lambar Labari: 3481236    Ranar Watsawa : 2017/02/16

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Kenya ta sanar da shirinta na shiga kafar wando daya da makarantu n da suke yada tsatsauran ra’ayin addini a gabashin kasar.
Lambar Labari: 3480998    Ranar Watsawa : 2016/12/03