Tehran (IQNA) dakarun kungiyar Hizbullah kimanin dubu 25 ne suka shiga cikin ayyukan yaki da yaduwar cutar corona a fadin kasar Lebanon.
Lambar Labari: 3484660 Ranar Watsawa : 2020/03/26
Bangaren kasa da kasa, Ahmad Ali Sulaiman masani kan harkokin sadarwa a kasar Masar ya bayyana cewa babban abin da ya kamata a yi domin rage yaduwar akidar ta’addanci shi ne katse layukansu na internet.
Lambar Labari: 3482437 Ranar Watsawa : 2018/02/27
Bangaren kasa da kasa, ma'aikatar kula da harkokin addini ta kasar Morocco ta sanar da wani sabon shiri na samar da kwafin kur'anai masu rubutun makafi.
Lambar Labari: 3482423 Ranar Watsawa : 2018/02/23
Bangaren kasa da kasa, za a raba wasu kayan aiki ga wasu makarantun kur'ani mai tsarki da cibiyoyin addini a garin Milah da ke Aljeriya.
Lambar Labari: 3482412 Ranar Watsawa : 2018/02/19
Bangaren kasa da kasa, mabiya mazhabar shi'a abirnin London na kasar Birtaniya sun taimaka ma mutanen da wanann gobara ta rutsa da su.
Lambar Labari: 3481614 Ranar Watsawa : 2017/06/15
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a birnin Northamptonchron na kasar Birtaniya suna taimaka ma sauran jama’a marassa karfi a cikin wannan wata.
Lambar Labari: 3481573 Ranar Watsawa : 2017/06/02
Bangaren kasa da kasa, sarkin kasar Morocco Muhammad na 6 ya kira kansa Amirul muminin a lokacin da yake gudanr da ziyara a Madagaskar.
Lambar Labari: 3480979 Ranar Watsawa : 2016/11/27
Bangaren kasa da kasa, an samar da wasu sabbin littafai na koyar da kur'ani a makarantun kasar Algeria.
Lambar Labari: 3480694 Ranar Watsawa : 2016/08/09