Tehran (IQNA) Kungiyar masu karatu da malamai ta kasar Masar ta karrama wani yaro dan shekara 10 da ya haddace kur’ani mai tsarki yana da shekaru biyar tare da gabatar da shi a matsayin mamba mai daraja ta daya a kungiyar.
Lambar Labari: 3486780 Ranar Watsawa : 2022/01/04