iqna

IQNA

Tehran (IQNA) A daren jiya da misalin karfe 15 mehr ne aka kammala gasar lambar yabo ta "Sheikha Fatima Bint Mubarak" ta kasa da kasa karo na shida na gasar kur'ani mai tsarki ta kasa da kasa da aka gudanar a birnin Dubai tare da karrama wadanda suka yi nasara.
Lambar Labari: 3487975    Ranar Watsawa : 2022/10/08

Tehran (IQNA) A yammacin jiya Laraba 6 ga watan Oktoba,  aka kammala gasar kur'ani mai tsarki ta kasa da kasa karo na 6 na mata ''Sheikha bint Fatimah'' a birnin Dubai.
Lambar Labari: 3487965    Ranar Watsawa : 2022/10/06

Tehran (IQNA) babban malamin cibiyar ilimi ta Azhar ya kirayi kungiyar Taliban da ta bar mata a Afghanistan da su nemi ilimi.
Lambar Labari: 3486419    Ranar Watsawa : 2021/10/12

Tehran (IQNA) Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Musawi ya yi tir da Allawadai da hare-haren Saudiyya a kasar Yemen.
Lambar Labari: 3484993    Ranar Watsawa : 2020/07/17

Tehran (IQNA) wasu fitattun mata a duniya su 40 sun yi watsi da shirin Isra'ila na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484944    Ranar Watsawa : 2020/07/02

Bagaren kasa da kasa, wata cibiyar bayar da shawarwari ga mata musulmi a kasar Canada ta fara.
Lambar Labari: 3484262    Ranar Watsawa : 2019/11/21

Bangaren kasa da kasa, mata muuslmi sun gudanar da jerin gwano a Ghana kan batun saka hijabin musulunci.
Lambar Labari: 3484149    Ranar Watsawa : 2019/10/13

Bangaren kasa da kasa, wani alkali jihar Cuebec a kasar Canada ya nuna goyon bayansa ga dokar da ta hana mata saka lullubia jihar.
Lambar Labari: 3483862    Ranar Watsawa : 2019/07/21

Bangaren kasa da kasa, an bude rijistar sunayen masu bukatar shigar gasar mata zalla ta bincike a cikin ayoyin kur’ani da sunnar manzo karkashin cibiyar Azhar.
Lambar Labari: 3482493    Ranar Watsawa : 2018/03/20

Bangaren kasa da kasa, Sheikh Khalid Aljundi ya bayyana cewa daya daga cikin matsalolin da ake fuskanta a halin yanzu a kasar Masar ita ce karancin mata makaranta kur'ani.
Lambar Labari: 3482330    Ranar Watsawa : 2018/01/24

Bangaren kasa da kasa, an fara koyar da dalibai musulmi a makarantar George Washington a birnin Charkeston yadda za su rika kare kansu.
Lambar Labari: 3482093    Ranar Watsawa : 2017/11/12

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki ta mata a kasar Libyada ke gudana a garin Guryan a cikin lardin Jabal Gharbi.
Lambar Labari: 3481817    Ranar Watsawa : 2017/08/20

Bangaren kasa da kasa, Maqbula Agpinar wata tsohuwa ‘yar shekaru 83 ta koyi karatun kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3481526    Ranar Watsawa : 2017/05/18

Bangaren kasa da kasa, an girmama mata mahardata kur’ani mai tsarki da hadisin manzo a garin Burkan na kasar Morocco.
Lambar Labari: 3481377    Ranar Watsawa : 2017/04/05

Bangaren kasa da kasa, Daruruwan mata msuulmi ne tare da wasu wadanda ba musulmi ba da suka hada da iyalan wadanda suka rasa rayukansu a harin London, suka taru a kan babbar gadar West Minister da ke tsakiyar birnin London, domin alhinin abin da ya faru.
Lambar Labari: 3481351    Ranar Watsawa : 2017/03/27

Bangaren kasa da kasa, wasu mata a garin Fort McMurray na kasar Canada sun nuna goyon bayansu ga mata msulmi da ake takura mawa saboda saka hijabi.
Lambar Labari: 3481255    Ranar Watsawa : 2017/02/23

Ministar Mata Ta Senegal:
Bangaren kasa da kasa, Amsato Sao Deby minister mai kula da harkokin mata a kasar Senegal ta fadi yaua gaban taron hadin kam musulmi na 30 cewa, mata na da rawar da za s taka wajen hada kan al’umma.
Lambar Labari: 3481039    Ranar Watsawa : 2016/12/15

Bangaren kasa da kasa, Wata babbar Kotu a Kasar Faransa ta dakatar da haramcin sanya kayan nunkaya da ke rufe jiki ruf wato Burkini da wasu biranen kasar suka yi.
Lambar Labari: 3480749    Ranar Watsawa : 2016/08/27

Shafin Olympic Ya Ce:
Bangaren kasa da kasa, shafin yanar gizo na wasannain motsa jiki na Olympic na shekarar 2016 ya bayyana rawar da mata musulmi suka taka a bangaren taekwondo wanda hakan ke nufin ci gaba ta fuskar wasanni a tsakanin mata musulmi.
Lambar Labari: 3480727    Ranar Watsawa : 2016/08/20

Bangaren kasa da kasa, wani rahoto da kwamitin kare hakkokin mata da daidaito a tsakanin al’umma na majalisar dokokin Birtaniya ya nuna damuwa kan wariyar da ake nuna ma mata musulmi.
Lambar Labari: 3480703    Ranar Watsawa : 2016/08/12