Ministar Mata Ta Senegal:
Bangaren kasa da kasa, Amsato Sao Deby minister mai kula da harkokin mata a kasar Senegal ta fadi yaua gaban taron hadin kam musulmi na 30 cewa, mata na da rawar da za s taka wajen hada kan al’umma.
Lambar Labari: 3481039 Ranar Watsawa : 2016/12/15
Bangaren kasa da kasa, Wata babbar Kotu a Kasar Faransa ta dakatar da haramcin sanya kayan nunkaya da ke rufe jiki ruf wato Burkini da wasu biranen kasar suka yi.
Lambar Labari: 3480749 Ranar Watsawa : 2016/08/27
Shafin Olympic Ya Ce:
Bangaren kasa da kasa, shafin yanar gizo na wasannain motsa jiki na Olympic na shekarar 2016 ya bayyana rawar da mata musulmi suka taka a bangaren taekwondo wanda hakan ke nufin ci gaba ta fuskar wasanni a tsakanin mata musulmi.
Lambar Labari: 3480727 Ranar Watsawa : 2016/08/20
Bangaren kasa da kasa, wani rahoto da kwamitin kare hakkokin mata da daidaito a tsakanin al’umma na majalisar dokokin Birtaniya ya nuna damuwa kan wariyar da ake nuna ma mata musulmi.
Lambar Labari: 3480703 Ranar Watsawa : 2016/08/12