Taron zai samu halartar masana da malamai daga kasashen duniya daban-daban musamman ma na asia da suka hada da Phlipines, Burnei, Thailand, Malaysia da sauransu.
Batun hadin akn al'ummar musulmi wanda wajibi daga cikin wajibai na addinai shi en kan gaba a cikin abubuwan da taron zai yi dubia kansu, kamar yadda kuma zai dubi kan batun palastinu, da kuma tsatsauran ra'ayin takfir da ma wasu matsaloli da suke cima musulmi tuwo a kwarya.
Tawagar Iran za ta halarci taron karkashin jagoranci bababn sakataren cibiyar kusanto da mazhabobin muslunci Ayatolah Mohsen Araki.