Karim Yasir Mahdi Alzaid mai kula da tawagar Iraki wajen halartar gasar karatun kur'ani ta kasa da kasa karo na ashirin da bakwai a nan jamhuriyar Musulunci ta Iranm a wata tattaunawa ce da ta hada shi da cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ikna ya bayyana cewa; Za mu shirya gasar karatun kur'ani mai girma ta kasa da kasa da kuma za mu yi koyi ne da kwarewar jamhuriyar Musulunci ta Iran a matsayin abin koyi da neman shawarar abukkanmu yan Iran domin cimma burin da muka sa gaba na gudanar da gasar karatun kur'ani mai girma.
614406