Bangaren kasa da kasa; Tawagar Ahlul Baiti Ta Duniya ce ta shiraya wannan shiri tare da hadin guiwar ofishin kula da harkokin Musulunci da bada agaji na birnin Dubai a Hadeddiyar Daular Larabawa kuma wannan shiri na musamman a watan azumi na tafsirin Kur'ani ga mata musulmi tsuraru yan kasashen waje mazauna wannan kasa.
Kamfanin dillancin Labarai na ikna bayan ya nakalto daga jaridar Hadeddiyar daular Larabawa ta watsa rahoton cewa; Tawagar Ahlul Baiti Ta Duniya ce ta shiraya wannan shiri tare da hadin guiwar ofishin kula da harkokin Musulunci da bada agaji na birnin Dubai a Hadeddiyar Daular Larabawa kuma wannan shiri na musamman a watan azumi na tafsirin Kur'ani ga mata musulmi tsuraru yan kasashen waje mazauna wannan kasa.
Umar Muhammad Alkhatib mukaddashin babban sakataren kungiyar Alittihad ya kara da cewa;burin wannann shiri shi ne bawa musulmi mata mazauna birnin na dubai damar samun alfanon da ke tattare da wannan wata mai albarka da kuma anfanuwa da shi.
636287