IQNA

Iran Na Goyan Bayan Rawar da Turkiya Ke Takawa Ta Fuskar Kur'ani

14:25 - November 02, 2010
Lambar Labari: 2024292
Bangaren kasa da kasa; Ramziya Cilik masaniya harkokin kur'ani a Turkiya ta bukaci mahukumtan Iran da jami'ai na su tallafawa harkokin kur'ani a kasar ta Turkiya da kuma jinjinawa mahukumtan na jamhuriyar Musulunci ta Iran kan wannan goyan baya da gudummuwar da suke bayarwa.
Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran ya watsa rahoton cewa; Ramziya Cilik masaniya harkokin kur'ani a Turkiya ta bukaci mahukumtan Iran da jami'ai na su tallafawa harkokin kur'ani a kasar ta Turkiya da kuma jinjinawa mahukumtan na jamhuriyar Musulunci ta Iran kan wannan goyan baya da gudummuwar da suke bayarwa. Malamar ta fadi haka ne a lokacin wata tattaunawa da ta yi dad an jaridar kamfanin dillancin labarai na Ikna mai kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran.


684902

captcha