Bangaren kasa da kasa; bada horo da ilimantarwa na karatun kur'ani da hukumce-hukumcen addinin Musulunci na musamman da mata dab a su jima da musulunta bad a kuma za a fara a rana ashirin da tara ga watan Aban na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara da cibiyar Musulunci ta ingila a birnin London ta shirya.
Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran bayan ta nakalto daga majiyar labarai tai c-el ya watsa rahoton cewa; bada horo da ilimantarwa na karatun kur'ani da hukumce-hukumcen addinin Musulunci na musamman da mata dab a su jima da musulunta ba da kuma za a fara a rana ashirin da tara ga watan Aban na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara da cibiyar Musulunci ta ingila a birnin London ta shirya. Wannan bada horo nada matukar muhimmanci ainin matuka wajen bada horo da kuma ilimi da yada ilimin addinin Musulunci da usulul fikihu da sanin Musulunci.
694227