IQNA

Jami'an Kasa Da Kasa Na Bincike Kan Rikicin Bahrain

12:21 - April 14, 2011
Lambar Labari: 2105654
Bangaren siyasa:jami'an kungiyoyi da hukumomi na kasa da kasa sun fara gudanar da bincike da nazari a ranar ashirin da hudu ga watan Farvardin na shekara ta dubu daya da dari uku da tis'in hijira shamsiya kan sauye-sauye da canjin da aka samu a cikin rikicin kasar Bahrain da kuma yadda aka take hakkokin bil adama kuma ajami'ar Mufid ce ake gudanar da taron.

Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton Cewa: jami'an kungiyoyi da hukumomi na kasa da kasa sun fara gudanar da bincike da nazari a ranar ashirin da hudu ga watan Farvardin na shekara ta dubu daya da dari uku da tis'in hijira shamsiya kan sauye-sauye da canjin da aka samu a cikin rikicin kasar Bahrain da kuma yadda aka take hakkokin bil adama kuma ajami'ar Mufid ce ake gudanar da taron. Wannan taron an fara gudanar da shi ne da jawabin Hujjatul islam Nasir Kurbani Niya mamba a komitin ilimi a jami'ar Mufid da kuma sauran malamai.



773566
captcha