IQNA

An Girma Wadanda Suka Zo Matsayi na Daya Gasar Kur'ani Ta Birnin Tehran

12:12 - July 06, 2011
Lambar Labari: 2149974
Bangaren harkokin kur'ani : an girma mutane biyar da ke samu sa'ar zauna matakan farko na gasar Karatun Kur'ani mai girma a gasar kasa da kasa karo na Ashirin da takwas da aka gudanar a nan birnin Tehrain a bangarori uku na gasar fda ya hada Hardar Kur'ani da tilawa da kuma bincike na ilimi kuma an girmama sun e a daidai lokaci guda da gabatara da jawabin rufe taron na wannan gasar da shugaban alkalin alkalai ya gabatar.

Kamfanin dillancin Labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan Jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa; an girma mutane biyar da ke samu sa'ar zauna matakan farko na gasar Karatun Kur'ani mai girma a gasar kasa da kasa karo na Ashirin da takwas da aka gudanar a nan birnin Tehrain a bangarori uku na gasar fda ya hada Hardar Kur'ani da tilawa da kuma bincike na ilimi kuma an girmama sun e a daidai lokaci guda da gabatara da jawabin rufe taron na wannan gasar da shugaban alkalin alkalai ya gabatar.A bangaren karatun Kur'ani Abas Hashimi dan kasar Iran ne ya zo na daya Sai kuma Darvin bin haibidin dana kasar Indonosiya,Ahmad bin Yusuf daga Bangladesh sai Muhammad Aldaruti daga kasar Masar da Said samarul Dine Samda'u daga kasar Tajikistan.



820122

captcha