IQNA

Wasu Indiywa Sun Kwace Wani Malassaci Na Musulmi A Kasar

23:45 - June 11, 2015
Lambar Labari: 3313267
Bangaren kasa da kasa, wasu Indiyawa masu tsatsauran ra’ayi sun kwace iko da asallacin Makhdum Shah mallakin musulmia cikin kasar.


Kamfanin dilalncin labaran Iqn aya nakalto daga shafin sadarwa na jaridar Enghlab cewa, karamin ofishin jakadancin Irana  kasar India ya tabbatar da cewa wadannan mutane sun yi cincirindo a gaban masalalcin daga bisani kuma suka afka masa suka kwace iko da shi.

Dangane da haka Maulana Sayyid Mahmud Madani daya daga cikin malamai a yankin ya kafa kwamiti domin bin kadun lamarin ta hanayar lumana, tare da warware matsalar ba tare da an kai ruwa rana.

Mabiya addinin muslunci a kasar ta India suna fuskantar barazana daga kungiyoyin Indiawa masu tsauran ra;ayi da ke kai musu farmaki tare da kwace musu dokiyiyi da kaddarori lokaci zuwa lokaci, wanda hakan yake nuni da matsalar da musulmin yankin suke ciki.

Maulana Madani y ace wannan masallacin mallakin musulmi ne kuma za su yi amfani da hankali domin domin dawo da hakkinsu.

3312823

Abubuwan Da Ya Shafa: india
captcha