Kamfanin dillancin labaran Falastinawa ya habarta cewa, ministan harkokin cikin gida na kasar Salvania ya bayyana cewa, kasarsa ba za ta amince da shirin Isra’ila na amamyar yankunan Falastinawa a yammacin kogin Jordan ba.
A zantawar da ta gudana tsakanin Saib Uraikat da kuma ministan harkokin wajen Salvania, bangarorin biyu sun tattauna kan batun shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastina a gabar yamma da kogin Jordan.
Ministan harkokin wajen kasar ta Salvania ya jaddada cewa, batn Falastuni dole ne awarware shi ta hanyar adalci, ba mamayar yankuna ba.