Jama'a Da Dama Suna Ta Tafiya Tattakin Arbaeen A Kasar Iraki
Tehran (IQNA) miliyoyin masoya iyalan gidan manzon Allah (SAW) daga sassa na kasar Iraki sun fara yin yin tattakin tafiya Karbala domin ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS).
copied
https://iqna.ir/F0Ecf4