Hosseini wanda ya fito daga lardin Khorasan Razavi da ke arewa maso gabashin kasar Iran, ya samu matsayi da dama a gasar kur'ani mai tsarki ta kasa da kasa, ciki har da lambar yabo mafi girma a gasar kur'ani mai tsarki ta kasa da kasa ta Iran.
A baya-bayan nan ya karanta ayoyi na 1-18 a cikin suratu Insan da kuma ayoyin Zilzal a cikin wani shiri na kur’ani da aka gudanar a hubbaren Imam Rida (AS) da ke birnin Mashhad.
A nan za a iya sauraren karatunsa a cikin shirin: