IQNA

Zanga-zangar al'ummar Jordan na nuna goyon bayan Falasdinu

13:55 - July 27, 2024
Lambar Labari: 3491586
IQNA -  A daren jiya al'ummar kasar Jordan sun rera taken nuna adawa da gwamnatin sahyoniyawa ta hanyar gudanar da zanga-zangar nuna goyon baya ga Gaza da kuma kare tirjiya.

Zanga-zangar al'ummar Jordan na nuna goyon bayan Falasdinu

Kamfanin dillancin labaran ya habarta cewa, masu zanga-zangar sun daga tutocin Falasdinu da na kungiyar Hamas tare da rera taken nuna goyon baya da kuma goyon bayan Palastinu da guguwar Al-Aqsa.

An fara samun ci gaba a shawarwarin tsagaita wuta a yakin Isra'ila da Hamas a 'yan watannin nan, kuma Biden da manyan jami'an tsaron kasar sun shiga tsakani a kokarin cimma matsaya.

 

 

 

4228519

 

 

 

 

captcha