kammala - Shafi 5

IQNA

Bangaren kasa da kasa, a cikin wannan mako ne ake sa ran zaa bude masallatai guda 300 a fadin kasar Masar.
Lambar Labari: 3483595    Ranar Watsawa : 2019/05/01

Manzon musamman na Amurka da ke shiga tsakani a tattaunar sulhu da kungiyar Taliban, ya kasa shawo kan mayakan kungiyar kan su rungumi tafarkin zaman lafiya.
Lambar Labari: 3483141    Ranar Watsawa : 2018/11/20

Bangaren kasa da kasa, an ci gaba da gudanar da aikin gyaran masallacin Zaher Bibris da ke birnin Alkahira bayan tsawar aikin tun shekaru bakawai.
Lambar Labari: 3483065    Ranar Watsawa : 2018/10/22

A zaman shekara-shekara na kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya da ake kammala wa yau, kasashe da dama sun nuna damuwa kan cin zarafin 'yan adam da mahukuntan Bahrain ke yi.
Lambar Labari: 3483002    Ranar Watsawa : 2018/09/21

Bangaren kasa da kasa, mahukunta a birnin karbala na kasar raki sun sanar da cewa sun kammala dukkanin shirye-shirye domin daukar nauyin bakuncin tarukan Ashura.
Lambar Labari: 3482994    Ranar Watsawa : 2018/09/19

Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar nazarin addinin musulunci ta Iman da ke kasar Austria za ta gudanar da wani shiri na bayar da horo kan ilmomin musulunci.
Lambar Labari: 3482872    Ranar Watsawa : 2018/08/07

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar kur’ani ta malaman makarantu a kasar Bahrain.
Lambar Labari: 3482764    Ranar Watsawa : 2018/06/16

Bangaren kasa da kasa, a yau Asabar an bude babbar gasar kur'ani ta duniya a kasar Masar tare da halartar daruruwan makaranta daga kasashen duniya hamsin.
Lambar Labari: 3482505    Ranar Watsawa : 2018/03/24

Bangaren kasa da kasa, masallacin cambriege masallaci ne da aka gina shi da tsari na musamman wanda ya shafi kare muhalli.
Lambar Labari: 3481977    Ranar Watsawa : 2017/10/07

Bangaren kasa da kasa, an kammala kusan kashi 90 cikin dari na dukkanin ayyukan gyaran haramin Makka mai alfarma.
Lambar Labari: 3481366    Ranar Watsawa : 2017/04/01

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin jihar Kaduna a tarayyar Nigeria ta fitta wani rahoto a yau Litinin wanda ya nuna cewa harka Islamiya ta Sheikh Ibrahim El-Zazzaky ta yan tawaye ne.
Lambar Labari: 3481007    Ranar Watsawa : 2016/12/06

Bangaren kasa da kasa, Dan wasar Judun kasar Masar ya ki bawa abokin karawarsa bayahudena HKI hannu, a wasan da suka yi a jiya Jumma'a a Rio de genero
Lambar Labari: 3480706    Ranar Watsawa : 2016/08/13