Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taro na karatun kur’ani mai tsarki a birnin Capetown na kasar Afirka ta  kudu  tare da halartar makaranta daga Masar, Sudan, Iraki da kuma Malayzia.
                Lambar Labari: 3328727               Ranar Watsawa            : 2015/07/15
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, wanda ya wakilci Afirka ta  kudu  a gasar karatun kur’ani mai tsarki ta kasa da kasa da ke gudana a jamhuriyar muslunci ya bayyana cewa ya koyo karatun kur’ani ne ta hanyar saurare ba tare da malami ba.
                Lambar Labari: 2678832               Ranar Watsawa            : 2015/01/06
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, shugaban majalisar malaman addinin musulunci a kasar Afirka ta  kudu  ya bayyana cewa babbar manufar kafa kungiyar 'yan ta'addan Daesh ita ce kawar da hankulan al'ummomin duniya daga barnar da Isra'ila take tafkawa.
                Lambar Labari: 1457588               Ranar Watsawa            : 2014/10/06