Beirut (IQNA) A ci gaba da zagayowar ranar samun nasara a yakin kwanaki 33 kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ta fitar da wani sako na bidiyo mai tsawon mintuna 6 mai taken "La Ghalib Lakum" inda ta yi kwatankwacin wani harin turjiya a wani wuri na gwamnatin sahyoniyawan tare da lalata shi gaba daya.
Lambar Labari: 3489490 Ranar Watsawa : 2023/07/17
Tehran (IQNA) Dubban Falastinawa sun gudanar da zanga-zanga a sassa daban-daban an falastinu da ake yi taken zanga-zangar tutar Falastinu.
Lambar Labari: 3486091 Ranar Watsawa : 2021/07/10
Bangaren kasa da kasa, 'yan sandan kasar Myanmar sun yi amfani da karfi wajen tarwatsa daruruwan 'yan addinin Buda da suka kai hari a kan musulmi.
Lambar Labari: 3481505 Ranar Watsawa : 2017/05/11