IQNA - Malaman addini a kasar Iran sun sanar da kaddamar da wani taron kasa da kasa da nufin karrama wasu fitattun malaman addinin muslunci guda uku wadanda abin da suka gada ya haifar da tunanin addini da al'adu da siyasa a fadin duniyar musulmi.
Lambar Labari: 3493611 Ranar Watsawa : 2025/07/27
IQNA - Kungiyar malaman musulmi ta duniya ta fitar da wata sanarwa inda ta bayyana cewa laifuffukan gwamnatin sahyoniyawa a Gaza sun ketare dukkanin iyakokin kasa da kasa, tare da yin kira da a kawo karshen kashe-kashen mata da kananan yara da makamai masu guba, da yunwa, kishirwa, da cututtuka.
Lambar Labari: 3493032 Ranar Watsawa : 2025/04/03
IQNA - 'Yan majalisar kasar Birtaniya 25 daga jam'iyyu daban-daban sun gudanar da zanga-zanga a gaban majalisar a birnin London inda suka bukaci a dakatar da sayar da makamai ga gwamnatin sahyoniyawan.
Lambar Labari: 3492418 Ranar Watsawa : 2024/12/19
IQNA - Rahoton na shekara-shekara na Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya ya nuna karuwar ta'addancin da ake yi wa yara a shekarar 2023. A cewar wannan rahoto, gwamnatin Sahayoniya ta kasance kan gaba a cikin masu take hakkin yara a duniya.
Lambar Labari: 3491326 Ranar Watsawa : 2024/06/12
IQNA - Yakin da ake yi a yankin zirin Gaza na baya-bayan nan ya jawo hankulan jama’a da dama ga kungiyar Hamas daga ayoyin kur’ani mai tsarki da sunayen shahidan Palastinawa na bayyana sunayen makaman da ake amfani da su a wannan jihadi.
Lambar Labari: 3490391 Ranar Watsawa : 2023/12/30
Shugaban Ansarullah ya yi gargadin cewa;
San’a (IQNA) Shugaban kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya yi gargadin cewa, idan Amurka ta shiga tsakani kai tsaye a cikin Falasdinu, a shirye mu ke mu mayar da martani da makaman roka da kuma hare-haren jiragen sama.
Lambar Labari: 3489965 Ranar Watsawa : 2023/10/12
Tehran (IQNA) A ci gaba da mayar da martani kan sabbin hare-haren da gwamnatin sahyoniyawa ta kai a zirin Gaza, gwagwarmayar Palasdinawa ta kai hari kan Tel Aviv da ma matsugunan yahudawan sahyoniyawan Gaza da makaman roka.
Lambar Labari: 3489125 Ranar Watsawa : 2023/05/11
Tehran (IQNA) Masallacin Murad Agha da ke birnin Tripoli babban birnin kasar Libiya ya cika shekaru 500 da kafuwa, kuma gado ne mai kima daga mulkin daular Usmaniyya a wannan kasa. Har ila yau, wannan masallacin ya kasance wata alama ce ta tsayin daka da al'ummar Libiya suka yi wa mamaya na Spain a karni na 16.
Lambar Labari: 3488342 Ranar Watsawa : 2022/12/15
Tehran (IQNA) Al-Azhar ta yi gargadi kan sabbin dabarun kungiyoyin 'yan ta'adda, musamman ISIS, na kai hare-haren ta'addanci.
Lambar Labari: 3486658 Ranar Watsawa : 2021/12/08
Tehran (IQNA) yahudawan Isra’ila sun rusa masallacin musulmi Falastinawa da ke cikin yankunan gabar yamma da kogin Jordan a yau.
Lambar Labari: 3485595 Ranar Watsawa : 2021/01/27
Tehran (IQNA) kungiyar Nujba a kasar Iraki ta bayyana cewa Amurka ce da kanta take da hannu wajen harba makamai a kan ofishinta a Iraki.
Lambar Labari: 3485223 Ranar Watsawa : 2020/09/27
Tehran (IQNA) yahudawan sahyuniya ‘yan share wuri zauna sun kutsa kai a cikin masallacin Aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3485206 Ranar Watsawa : 2020/09/21
Tehran (IQNA) daruruwan mutane ne suka gudanar da jerin gwano a jiya a birnin London domin nuna adawa da sayarwa Saudiyya da makamai da Burtaniya ke yi.
Lambar Labari: 3484982 Ranar Watsawa : 2020/07/13
Tehran (IQNA) akalla mutane 5 ne suka rasa rayukansu a wata musara wuta a Johannesburg a kasar Afirka ta kudu a lokacin da aka yi garkuwa da wasu.
Lambar Labari: 3484974 Ranar Watsawa : 2020/07/11
Tehran (IQNA) sojojin Isra’ila sun fada wa wasu Palasdinawa wadanda suke nufin shiga harabar masallacin Al-Aqsa don gudanar da sallar Idi.
Lambar Labari: 3484831 Ranar Watsawa : 2020/05/24
Bangaren kasa da asa, shugaban Aurka Donald Trump ya yi watsi da kiran 'yan majalisa na neman dakatarr da sayarwa Saudiyya da makamai .
Lambar Labari: 3483879 Ranar Watsawa : 2019/07/25
Bangaren kasa da kasa, wasu daga cikin jami'an diflomasiya a majalisar dinkin duniya sun bayyana cewa Amurka na kokarin ganin ta kawo cikas ga kudirin kasar Yemen.
Lambar Labari: 3483160 Ranar Watsawa : 2018/11/28
Bangaren kasa da kasa, an kaddamar da wani hari a yankin marja na birnin Damascus na kasar Syria.
Lambar Labari: 3482646 Ranar Watsawa : 2018/05/10
Bangaren kasa da kasa, Shalom Ainer wani malamin yahudawan sahyuniya a haramtacciyar kasar Isra'ila, ya bayyana cewa suna sayar da makamai a nahiyar Afirka.
Lambar Labari: 3482282 Ranar Watsawa : 2018/01/09
Bangaren kasa da kasa, haramtyacciyar kasar Isra'ila na ci gaba da mika wa gwamnatin Myanmar makamai domin ci gaba da kisan msuulmi da take yi.
Lambar Labari: 3481865 Ranar Watsawa : 2017/09/04