Tehran (IQNA) Hukumar kare hakkin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi game da kazamin fadan baya-bayan nan da aka yi tsakanin Musulmi da Kiristocin Orthodox a kasar Habasha tare da yin kira ga hukumomi da su gudanar da bincike.
Lambar Labari: 3487265 Ranar Watsawa : 2022/05/08
Tehran (IQNA) Majalisar Dinkin Duniya ta yi kira da a kawo karshen kai ruwa rana da ake yi tsakanin yahudawa da kuma Falastinawa a birnin Quds.
Lambar Labari: 3485857 Ranar Watsawa : 2021/04/28
Bangaren kasa da kasa, makarantar Dodalas a kasa Birtaniya ta gayyaci wani mai fadakarwa ta addinin muslunci domin yin bayani kan muslunci ga dalibai.
Lambar Labari: 3481992 Ranar Watsawa : 2017/10/12