Mai Fatawa Na Al-Saud
Bangaren kasa da kasa, malaman wahabiyawan Saudyya sun ce maulidin manzon Allah (SAW) shirka ne, taron ranar kasa kuma wajibi ne.
Lambar Labari: 3480815 Ranar Watsawa : 2016/09/28
Jagoran Juyin Islama:
Bagaren siyasa, a lokacin da yake ganawa da iyalan wadanda suka rasa rayukansu a kisan kiyashin da aka yi alhazai a Mina ashekarar da ta gabata, jagoran juyin islama na Iran ya ce iyalan gidan Saud masu hidima ga manufofin yahudawa ba dace da rike haramomi biyu masu alfarma ba.
Lambar Labari: 3480770 Ranar Watsawa : 2016/09/10