iqna

IQNA

An jaddada a taron musulmin Ghana:
IQNA - Mai ba da shawara kan harkokin al'adu na Jamhuriyar Musulunci ta Iran a kasar Ghana ya bayyana cewa: magance matsalolin duniyar musulmi yana bukatar ayyuka masu ma'ana ta fuskar hadin kan kungiyoyin musulmi.
Lambar Labari: 3492125    Ranar Watsawa : 2024/10/31

IQNA - Masallacin Larabanga mai shekaru 700 yana cikin tsarin gine-ginen Sudan da ke gabar teku a Ghana, kuma shi ne masallaci mafi dadewa a kasar da aka yi da yumbu da katako, duk da tsananin zafin da ake ciki, iskar da ke ciki tana nan a sanyaye.
Lambar Labari: 3491879    Ranar Watsawa : 2024/09/16

IQNA - Cibiyoyin bincike masu alaka da sa ido kan al'amuran al'adu sun bayyana kur'ani mai tsarki a matsayin daya daga cikin litattafan da aka fi sayar da su a duniya.
Lambar Labari: 3491036    Ranar Watsawa : 2024/04/24

Accra (IQNA) Musulman Ghana sun gudanar da tattakin tunawa da Ashura a garuruwa daban-daban tare da yin Allah wadai da wulakanta kur'ani a kasashen Sweden da Denmark.
Lambar Labari: 3489569    Ranar Watsawa : 2023/07/31

Tehran (IQNA) Hukumar kula da kayayyakin halal a kasar Ghana ta yi gargadi game da yin amfani da alamar jabun halal kan kayayyaki.
Lambar Labari: 3487346    Ranar Watsawa : 2022/05/26

Tehran (IQNA) A jiya 16 ga watan Disamba ne aka kammala taron farko na shugabannin addinin Islama na kasar Ghana, wanda aka gudanar da nufin kusanto da kungiyoyin addinin musulunci a kasar.
Lambar Labari: 3486694    Ranar Watsawa : 2021/12/17

Tehran (IQNA) mahardata kur'ani 'yan kasar Ghana suna nuna kwazo a gasar hardar kur'ani ta yanar gizo
Lambar Labari: 3486002    Ranar Watsawa : 2021/06/11

Tehran (IQNA) mabiya mazhabar Ahlul bait (AS) a kasar Ghana sun bayar da tallafin ga wasu asibitocin kula da masu larurar tabin hankali.
Lambar Labari: 3485730    Ranar Watsawa : 2021/03/09

Tehran (IQNA) kungiyar matasa musulmi ta gina wani sabon masallaci a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3485692    Ranar Watsawa : 2021/02/26

Tenran (IQNA) an gabatar da wani shiri na talabijin a kasar Ghana kan sakon jagora Ayatollah Khameni dangane da hajjin bana
Lambar Labari: 3485043    Ranar Watsawa : 2020/08/01

Bangaren kasa da kasa, dan majalisar dokokin kasar Ghana dake wakiltar yankin arewacin kasar ya yaba da irin hikimar da jagoran juyin juya halin muslunci na Iran wajen kokarin hada kan al’ummar musulmi.
Lambar Labari: 3482303    Ranar Watsawa : 2018/01/16

Bangaren kasa da kasa, manyan malaman mabiya addinin kirista a kasar Ghana sun gudanar da babban taronsu na shekara-shekara.
Lambar Labari: 3482148    Ranar Watsawa : 2017/11/28