Tehran (IQNA) Abdullahi Hassan Abd al-Qawi, kakakin ma'aikatar aukaf ta Masar ya sanar da gudanar da gasar kur'ani ta kasa da kasa karo na 29 a wannan kasa daga tsakiyar watan Fabrairun wannan shekara.
Lambar Labari: 3488476 Ranar Watsawa : 2023/01/09
Bangaren kasa da kasa, wasu kungiyoyin musulmi sun bukaci babbar kotu a Najeriya da ta gudanar da bincike kan batun hana wata daliba saka hijabi.
Lambar Labari: 3482374 Ranar Watsawa : 2018/02/07
Bangaren kasa da kasa, masallatai kimanin 200 suka sanar da aniyarsu cewa a ranar 18 ga watan Fabrairu za su gudanar da shirinsu na bude kofofin masallatai ga wadanda ba musulmi ba.
Lambar Labari: 3482340 Ranar Watsawa : 2018/01/27