Tehran (IQNA) akalla mutane 5 ne suka rasa rayukansu a wata musara wuta a Johannesburg a kasar Afirka ta kudu a lokacin da aka yi garkuwa da wasu.
Lambar Labari: 3484974 Ranar Watsawa : 2020/07/11
Tehran (IQNA) darasin falsafar musulnci da cibiyar musulunci a birnin Johannesburg ta gabatar ta hanyar yanar gizo a cikin wata Ramadan ya samu babbar karbuwa.
Lambar Labari: 3484848 Ranar Watsawa : 2020/05/29
Bangaren kasa da kasa, an gano wani dadaden kur’ani da aka sace a kasar Masar a lokacin da ake shirin fita da shi.
Lambar Labari: 3483994 Ranar Watsawa : 2019/08/28
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da jerin gwano a kasar Afrika da ta kudu domin kira da a saki Sheikh Ibrahim Zakzaky
Lambar Labari: 3483881 Ranar Watsawa : 2019/07/26
Bangaren kasa da kasa, mabiya mazhabar shi’a a kasar afrika ta kudu sun shirya taro da ya hada musulmi da kiristoci.
Lambar Labari: 3483844 Ranar Watsawa : 2019/07/15
Bangaren kasa da kasa, al'ummar Afrika ta kudu sun nuna goyon bayan ga al'umma Palastine sun kuma nemia saka sunan Laila Khaled a wani titi a kasar.
Lambar Labari: 3483698 Ranar Watsawa : 2019/06/01
Bangaren kasa da kasa, gungun makaranta kur’ani na Taha sun isa kasar Afirka ta kudu inda suka gudanar da karatu a Pretoria.
Lambar Labari: 3482744 Ranar Watsawa : 2018/06/10