Bangaren siyasa, Shugaban kasar Iran, Dakta Hassan Rohani, ya bayyana cewa gwamnatinsa bata taba yin watsa ba wajen yin amfani da duk wata irin dama ta tattaunawa ba, kuma ba taza yin fashi ba ga hakan.
Lambar Labari: 3483873 Ranar Watsawa : 2019/07/24
Tattaunawa tsakanin sojoji masu mulkin kasar Sudan ya kasa kaiwa ga natija kwanaki biyu a jere kamar yadda majalisar sojojin kasar ta bayyana.
Lambar Labari: 3483661 Ranar Watsawa : 2019/05/21
Shugaban darikar katolika na duniya, Paparoma Francis, na wata ziyara a kasar Morocco, mai manufar tattaunawa ta tsakanin addinai da batutwuan ci gaba da kuma matsalar bakin haure.
Lambar Labari: 3483507 Ranar Watsawa : 2019/03/31
Bangaren kasa da kasa, Iran ta ce kamfanoninta a shirye suke wajen sake gidan kasar Siriya da yaki ya daidaita.
Lambar Labari: 3483350 Ranar Watsawa : 2019/02/05
Firayi ministan kasar Malaysia ya bayyana cewa tattaunawa da Trump abu ne mai matukar wahala domin a cikin sa’oi 24 zai iya canja ra’ayinsa.
Lambar Labari: 3482891 Ranar Watsawa : 2018/08/14
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron tattaunawa na jagororin mabiya addinai daban-daban na duniya a birnin Vienna na kasar Austria.
Lambar Labari: 3482442 Ranar Watsawa : 2018/03/01
Bangaren kasa da kasa, wata bafalstiniya mai suna Sa’adiyyah Aqqad ta rubuta cikakken kur’ani mai tsarki wanda ya dauke ta tsawon shekaru uku.
Lambar Labari: 3481269 Ranar Watsawa : 2017/02/28
Bangaren kasa da kasa, Ahmad Tayyib babban malamin cibiyar Azahar da ke Masar ya yi da a kawo karshen zaluncin da ake yi kan musulmi a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481049 Ranar Watsawa : 2016/12/19
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman tattaunawa kan harkokin addinai atsakanin mabiya addinai a kasar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3480820 Ranar Watsawa : 2016/10/03