tattaunawa - Shafi 4

IQNA

Tehran (IQNA) Cibiyar ba da shawara kan al'adu ta Iran ta buga shirin na 20 na "Mu sanya rayuwarmu ta zama Alkur'ani a ranar Alhamis" tare da tafsirin ayoyi daga Suratul Ankabut a Najeriya.
Lambar Labari: 3487771    Ranar Watsawa : 2022/08/30

Me Kur'ani Ke Cwa (22)
Bayan waki’ar “Mubahalah " wacce ta faru tare da dagewar Kiristocin Najran a kan gaskiyarsu, sai ga ayoyin kur’ani da suka da suka sake yin kira da a yi tattaunawa
Lambar Labari: 3487593    Ranar Watsawa : 2022/07/25

Me Kur’ani Ke Cewa  (20)
Wani mai bincike na Musulunci a yayin da yake sukar ra'ayin da ya dauki nassosi masu tsarki a matsayin nassosi na wajibi, ya yi nuni da ayoyin kur'ani da ke nuna karara cewa nassin kur'ani ya dace da dandalin tattaunawa da sadarwa.
Lambar Labari: 3487572    Ranar Watsawa : 2022/07/20

Tehran (IQNA) Za a gudanar da zagayen farko na tattaunawa tsakanin addinai tsakanin Iran da Amurka kan batun "mahimmancin tattaunawa ."
Lambar Labari: 3487271    Ranar Watsawa : 2022/05/09

Tehran (IQNA) Kasashen Masar da Saudiyya sun jaddada wajibcin hana cin mutuncin duk wani addini, biyo bayan wulakanta kur'ani mai tsarki da shugaban wata kungiyar masu tsatsauran ra'ayi a kasar Sweden ya yi.
Lambar Labari: 3487184    Ranar Watsawa : 2022/04/18

Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen kasar Iran, Hossein Amir Abdollahian, ya bayyana cewa kasarsa a shirye ta ke ta shiga zagayen tattaunawa na biyar da Saudiyya.
Lambar Labari: 3487094    Ranar Watsawa : 2022/03/26

Tehran (IQNA) Yayin da aka shiga mako na hudu na yakin Ukraine, ana ta rade-radin cewa za a iya cimma yarjejeniyar tsagaita bude wuta ko kuma zaman lafiya tsakanin Rasha da Ukraine.
Lambar Labari: 3487072    Ranar Watsawa : 2022/03/19

Tehran (IQNA) Wata jaridar kasar Labanon ta bayar da rahoto kan bukatar Amurka na tuntubar kungiyar Hizbullah kan harkokin cikin gidan kasar.
Lambar Labari: 3486838    Ranar Watsawa : 2022/01/18

Tehran (IQNA) Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC ta yi maraba da sanarwar da Majalisar Dinkin Duniya ta fitar na gudanar da tattaunawa tsakanin bangarorin siyasar Sudan.
Lambar Labari: 3486801    Ranar Watsawa : 2022/01/10

Ra'isi A Tattaunawarsa Da Putin:
Tehran (IQNA) shugaban kasar Iran Ibrahim Ra'isi ya sheda cewa, kasarsa a da gaske take yi kan wajabcin janye mata takunkumai a matsayin sharadin tattaunawa r nukiliya.
Lambar Labari: 3486567    Ranar Watsawa : 2021/11/16

Tehran (IQNA) Sayyid Nasrullah ya bayyana cewa, yunkurin da Saudiyya ke yi domin ganin ta haifar da yakin basasa a cikin kasar Lebanon ba zai taba yin nasara ba.
Lambar Labari: 3486545    Ranar Watsawa : 2021/11/12

Tehran (IQNA) Iran ta zargi Amurka da haifar da yanayin da ya sanya yarjejeniyar nukiliya a cikin wani hali.
Lambar Labari: 3486533    Ranar Watsawa : 2021/11/09

Tehran (IQNA) gwamnatin Qatar ta yi lale marhabin da tattaunawa tsakanin Iran da Saudiyya, tare da jaddada cewa ba zata kulla alaka da Isra’ila ba.
Lambar Labari: 3486422    Ranar Watsawa : 2021/10/13

Tehran (IQNA) kungiyoyin gwagwarmayar Falastinu sun zargi Mahmud Abbas Abu Mazin da ha'intar al'ummar falastinu, bayan ganawa da manyan jami'an gwamnatin yahudawan isra'ila.
Lambar Labari: 3486254    Ranar Watsawa : 2021/08/30

Tehran (IQNA) Shugaba Ibrahim Ra’isi, na Iran ya jadadda wajabcin ganin kasar Japan ta sake wa Iran kudadenta da take rike da.
Lambar Labari: 3486228    Ranar Watsawa : 2021/08/22

Tehran (IQNA) gwamnatin Afghanistan ta fara yin rauni ne tun bayan rikicin madafun iko tsakanin Ashraf Ghany da kuma Abdullah Abdullah bayan zaben shugaban kasa.
Lambar Labari: 3486202    Ranar Watsawa : 2021/08/14

Tehran (IQNA) a kasar Iraki an ayyana zaman makoki na kwanaki 3 bayan gobarar da ta yi sanadiyar mutuwar mutane sama da tamanin a wani asibiti.
Lambar Labari: 3486103    Ranar Watsawa : 2021/07/13

Tehran (IQNA) shugaba Rauhani ya ce hanya daya ta warware batun shirin makamashin Nukiyar Iran, shi ne aiwatar da yarjejeniyar da aka kulla kamar yadda take
Lambar Labari: 3485834    Ranar Watsawa : 2021/04/21

Tehran (IQNA) Shugaban kasar Iran Dr. Hassan Rauhani ya bayyana cewa, ci gaba da kakaba takunkumin da Amurka take yi kan Iran aiwatar da manufofin yahudawa ne a kan kasar ta Iran.
Lambar Labari: 3485732    Ranar Watsawa : 2021/03/10

Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Turkiya ta sanar da cewa, tana kokarin ganin an dawo da mutumin nan dan kasarta wanda ya tozarta kur’ani.
Lambar Labari: 3485378    Ranar Watsawa : 2020/11/18