Musulmin kasar Uganda sun sanar a cikin wani bayani cewa, kisan Kasim Sulaimani abin yin tir da Allawadai ne.
Lambar Labari: 3484407 Ranar Watsawa : 2020/01/12
An gudanar da zaman taro na malamai dam asana daga kasashe 27 na Afrika abirnin kampla na kasar Uganda, kan rawar da matasa musulmi za su iya takawa domin ci gaban Afrika.
Lambar Labari: 3483621 Ranar Watsawa : 2019/05/09
Kasar Iran za ta bude wata makarantar sakandare ta musulunci a kasar Uganda a daidai lokacion da ake gudanar da tarukan cikar shekaru 40 da samun nasarar juyi a kasar.
Lambar Labari: 3483308 Ranar Watsawa : 2019/01/12
Bangaren kasa da kasa, sarkin gargajiya a kasar Uganda ya bukaci da akara bunkasa alaka da kasar Iran a dukkanin bangarori.
Lambar Labari: 3483099 Ranar Watsawa : 2018/11/04