IQNA - Kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ta fitar da sanarwar cewa: A cikin sa'o'i 24 da suka gabata Dakarun sojin Yaman masu linzami sun kai hari kan wasu muhimman makamai masu linzami na makiya yahudawan sahyoniyawan a yankin Jaffa da suke mamaye da su.
Lambar Labari: 3493420 Ranar Watsawa : 2025/06/15
IQNA – Bayan kaddamar da harin martani da makamai masu linzami da kasar Iran ta yi a kan haramtacciyar kasar Isra’ila a yammacin jiya Talata, dubun dubatar mutane sun fito a kasashe da dama domin nuna murna da farin cikinsu kan matakin na Iran.
Lambar Labari: 3491968 Ranar Watsawa : 2024/10/02
IQNA - Paparoma Francis ya ki ya ambaci sunan gwamnatin mamaya na Isra’ila a cikin addu’o’insa na mako-mako a ranar Lahadi; Yayin da ya ambaci Falasdinu.
Lambar Labari: 3490669 Ranar Watsawa : 2024/02/19
Doha (IQNA) Qatar Charity (QC) ta ba da sabis na kiwon lafiya kyauta da agajin gaggawa ga iyalan musulmi 'yan gudun hijirar Rohingya a Basan Char da Cox's Bazar.
Lambar Labari: 3489700 Ranar Watsawa : 2023/08/24
Tehran (IQNA) 'Yan gudun hijira Musulman Rohingya da ke sansanoni a yankin Cox's Bazar na kudancin Bangladesh sun yi maraba da matakin da Birtaniyya ta dauka na tsoma baki a shari'ar "kisan kare dangi" da ake yi wa Myanmar a kotun duniya.
Lambar Labari: 3487754 Ranar Watsawa : 2022/08/27
Bangaren kasa da kasa, ‘yan kabilar Rohingya sun ce majalisar dinkin duniya ta kasa daukar nauyin ilimin yaransu.
Lambar Labari: 3484133 Ranar Watsawa : 2019/10/08
Bangaren kasa da kasa, Kungiyoyin kare hakkin bil adama sun fitar da rahotanni kan irin cin zalun da gwamnatin kasar China take yi kan musulmin kasar.
Lambar Labari: 3483369 Ranar Watsawa : 2019/02/13