Ramallah (IQNA) Sojojin yahudawan sahyoniya sun kai hari a yankunan arewacin gabar yammacin kogin Jordan da safiyar yau Alhamis.
Lambar Labari: 3489464 Ranar Watsawa : 2023/07/13
A cewar majiyoyin cikin gida a lardin Badakhshan na kasar Afganistan, akalla mutane 10 ne suka mutu bayan da wani abu ya fashe a wani masallaci a wannan lardin.
Lambar Labari: 3489276 Ranar Watsawa : 2023/06/08
Tehran (IQNA) Bayan kammala aikin gina masallaci da cibiyar addinin musulunci ta zamani mai daukar mutane 1000 a arewacin Ghana, an bude wannan wurin ibada tare da fara aiki.
Lambar Labari: 3488198 Ranar Watsawa : 2022/11/19
Tehran (IQNA) kwamitin musulmin kasar Habasha ya bukaci da a hukunta wadanda suke da hannu wajen rusa masallacin tarihi na Najashi.
Lambar Labari: 3485536 Ranar Watsawa : 2021/01/08
Tehran (IQNA) an fara gudanar da bincike kan wani hari a aka kai kan wani masallaci a birnin Wagadugu na kasar Burkina Faso.
Lambar Labari: 3485350 Ranar Watsawa : 2020/11/09
Bangaren kasa da kasa, rahotanni na cewa wasu dubban matan ‘yan ta’addan Daesh sun tsre daga arewacin Syria.
Lambar Labari: 3484141 Ranar Watsawa : 2019/10/10