IQNA - Mummunan dabi'a na farko da ya shafi halitta shi ne girman kai, kuma a wannan ma'ana, shi ne tushen sauran munanan dabi'u.
Lambar Labari: 3490745 Ranar Watsawa : 2024/03/03
Brussels (IQNA) Wata kungiya da ke kare hakki da 'yancin 'yan kasar a Belgium ta yi kira da a hukunta masu keta alfarmar abubuwa masu tsarki a Sweden.
Lambar Labari: 3489660 Ranar Watsawa : 2023/08/18
Iraki ta bukaci;
New York (IQNA) A yayin da take maraba da kudurin Majalisar Dinkin Duniya na jiya na yin Allah wadai da haramtacciyar kasar Isra'ila, ma'aikatar harkokin wajen Iraki ta bukaci kasashe da cibiyoyin da abin ya shafa da su aiwatar da wannan kudiri cikin gaggawa.
Lambar Labari: 3489541 Ranar Watsawa : 2023/07/26
New York (IQNA) Hukumar kare hakkin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Cin zarafi ko lalata bayanan zurfafan akidar mutane na iya sanya al'ummomi da kuma kara tada hankali.
Lambar Labari: 3489460 Ranar Watsawa : 2023/07/12
Moscow (IQNA) 'Yan majalisar dokokin Duma na kasar Rasha sun zartas da wani kuduri na mayar da martani kan wulakanta kur'ani a kasar Sweden.
Lambar Labari: 3489392 Ranar Watsawa : 2023/06/29
Masu qyama da ramuwar gayya a kan wasu suna hana kansu rahamar Ubangiji, kuma gwargwadon yadda mutum ya kasance mai gafara da kyautatawa, to zai sami karin alheri da rahama da gafara daga Allah.
Lambar Labari: 3488995 Ranar Watsawa : 2023/04/17
Kungiyar Hadin Kan Musulunci:
Tehran (IQNA) A cikin wata sanarwa da kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta fitar ta bayyana kona wata makarantar Islamiyya a jihar Bihar ta Indiya da kuma wulakanta kur'ani mai tsarki a cikin wannan lamari a matsayin misali karara na kyamar Musulunci da kuma yadda ake ci gaba da cin zarafin musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3488920 Ranar Watsawa : 2023/04/05
Tehran (IQNA) A yayin da yake sukar zagin kur'ani mai tsarki a kasashen turai, wani dan siyasa a kasar Masar ya jaddada cewa wannan mataki na da gangan ne da nufin tunzura musulmi biliyan biyu.
Lambar Labari: 3488884 Ranar Watsawa : 2023/03/29
Tehran (IQNA) Kiyayyar Islama da ƙaura da kwararru ke yi daga FaransaTehran (IQNA) Masana sun ce duk da cewa kasar Faransa ce kasar da ta fi yawan musulmi a nahiyar Turai, amma wariya da ake nunawa a kasar na tilastawa manyan musulmin kasar neman ingantacciyar damar aiki a al'ummomin da suka amince da addininsu.
Lambar Labari: 3488812 Ranar Watsawa : 2023/03/15
Tehran (IQNA) Kungiyar hadin kan Musulunci ta duniya tare da hadin gwiwar jami'ar Columbia, ta kafa wata cibiya ta bincike da ilimi a fagen tattaunawa da zaman tare a tsakanin addinai.
Lambar Labari: 3488275 Ranar Watsawa : 2022/12/03
Tehran (IQNA) Iran ta yi Allah wadai da wulakanta kur'ani da cin mutuncin wurare masu tsarki na Musulunci a birnin Hamburg
Lambar Labari: 3487656 Ranar Watsawa : 2022/08/08
Bangaren kasa da kasa, a gefen taron makon hadin kan musulmi a gudanar da taron malaman gwagwarmaya.
Lambar Labari: 3484248 Ranar Watsawa : 2019/11/17