Tehran (IQNA) Antonio Guterres babban sakataren majalisar dinkin duniya ya isar da sakon taya murnar idin Norouz.
Lambar Labari: 3484637 Ranar Watsawa : 2020/03/19
Tehran (IQNA) ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya aike da wasika zuwa ga babban sakataren majalisar dinkin duniya.
Lambar Labari: 3484614 Ranar Watsawa : 2020/03/12
Tehran - (IQNA) babban daraktan hukumar lafiya ta duniya WHO ya bayyana cewa, kiran cutar corona da cewa cuta ta mamaye duniya wannan tsorata al'ummomin duniya ne kawai.
Lambar Labari: 3484564 Ranar Watsawa : 2020/02/26
Tehran - (IQNA) Antonio Guterres babban sakataen majalisar dinkin duniya ya yi ishara da wata ayar kur'ani a yayin wani jawabinsa.
Lambar Labari: 3484533 Ranar Watsawa : 2020/02/18
Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbulallah ya bayyana yakin 33 a kan Lebanon da cewa shiri ne na Amurka.
Lambar Labari: 3483956 Ranar Watsawa : 2019/08/17
Babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya yi kira zuwa ga zaman lafiya da sulhu a tsakanin dukkanin al’ummomin duniya.
Lambar Labari: 3483686 Ranar Watsawa : 2019/05/30
Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta aike da sakon taya alhini ga al'umomin Iran da Iraki sakamakon girgizar kasar da aka yi wadda ta lashe rayukan daruruwan mutane.
Lambar Labari: 3482097 Ranar Watsawa : 2017/11/13
Bangaren kasa da kasa, Ayad Amin Madani babban sakataren kungiyar kasashen musulmi ya ajiye aikinsa.
Lambar Labari: 3480899 Ranar Watsawa : 2016/11/01