iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, bayan harin ta’addancin da aka kai kan wata coci a birnin Alkahira na kasar Masar, an ta nema aya ta 32 a cikin surat Ma’idah wadda ta haramta kisan ran dan adam.
Lambar Labari: 3481033    Ranar Watsawa : 2016/12/13