IQNA

Masu Ziyarar Arbaeen Na Ci Gaba Da Yin Tattaki Zuwa Birnin Karbala

Tehran (IQNA) masu ziyarar arbaeen suna ci gaba da yin tattaki zuwa birnin Karbala a kasar Iraki.

Daga sasa daban-daban na Iraki masu ziyarar arbaeen suna ci gaba da yin tattaki zuwa birnin Karbala inda hubbaren Imam Hussain (AS) yake.

 

 
Abubuwan Da Ya Shafa: birnin karbala ، ziyarar arbaeen ، tattaki ، kasar iraki