Kamfanindillancinlabaraniqnayahabartacewa, miliyoyinmutane ne suke ci gaba da isabirnin Karbala maialfarmadominhalartartarukanarba’inna Imam Hussain (AS) da za a gudanargobe a hubbarensa da kebirnin.
Kakakinma’aikatarharkokincikingida a kasarIrakiSa’adMu’inyabayyanacewa, yazuwakimaninmutanemiliyan 1 da 300,000 ne sukaisakasarIrakidagakasashenduniyadaban-dabandominhalartartarukatunawa da cikakwanaki 40 nashahadar Imam Hussain (AS) a ranarAshura, yaceanasa ran dadainmutanen da zasugalarcitarukannagobezaikaimutanemiliyan 20.
Tun a farkonmakon nan ne daimiliyoyinmuatenedagasassadaban-dabannakasarIrakisukakamahanya a kasadominisabirnin Karbala, dukkuwa da irinbarazanar da sukefuskantadaga ‘yanta’addamasukaimusu hare-harenbama-bamai da nakunarbakin wake.
Majiyoyinma’aikatarharkokincikingidankasar ta Iraki ta tabbatar da cewa an daukikwararanmatakantsaro a birninnakarbala da kewaye, dominbayar da kariyagamasuziyarar, indadubbanjami’antsaro a cikinkayansarki da kumamasufararen kaya sukesuke ci gaba da gudanar da aikinsu.
1345911